Amsoshin Takardunku 02/03/2025

Facebook Twitter LinkedIn
Amsoshin Takardunku 02/03/2025

A filin na wannan mako za ku ji ko bayanin likita game da abin da ke jawo ciwon kai na ɓari ɗaya wato migrane.

Sannan a ɓangaren ilimin addini, za ku bayani a kan mece ce ibadar umara, da dalilin da ya sa ake yawan zuwa ibadar a lokacin Ramadan.

A ƙarshe kuma za ku ji bayani ne gama da filin wasan kwaikwayo na duniya gidan kashe ahu,, duka cikin wannan shirin wanda Aisha Shariff Baffa ta gabatar.

admin

admin

Content creator at LTD News. Passionate about delivering high-quality news and stories.

Comments

Leave a Comment

Be the first to comment on this article!
Loading...

Loading next article...

You've read all our articles!

Error loading more articles

loader